Labarai

Labarai

Za mu rabe Kwalejojin Tarayya 115 da ke Najeriya —Minista

Nan ba da jimawa ba za ta raba makarantun sakandaren tarayya guda 115 da ke faɗin Najeriya

Kamaru ta buɗe Madatsar Lagdo: Jihohin 11 Najeriya na cikin hadarin ambaliya —Gwamnati

Hukumar NIHSA ta sanar cewa a ranar Talata Kamaru ta buɗe dam ɗin Lagdo

Rasuwar ’Yan Maulidi 40: Tinubu ya mika ta’aziyya

Shugaba Tinubu ya yi addu’ar samun rahama ga mamatan da kuma samun sauƙi ga waɗanda suka samu raunuka

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 4 sun ceto mutane 20 a Kaduna

Sojojin sun ƙwato bindigogi ƙirar AK-47 da sauran makamai da baburan ’yan fashin dajin

Ambaliya: Fursunan da ya tsere ya shiga hannu a Maiduguri 

Fursunan ya shiga hannun jami’an tsaro ne biyo bayan wasu bayanai da suka samu.