Labarai

Labarai

Hadimin Gwamnan Kano ya sauya sheƙa zuwa APC

Hadimin ya bayyana cewar ya koma gidansa na asali a siyasar Kano.

Har yanzu akwai mutanen da suka maƙale bayan ambaliyar Maiduguri —Ndume

Ya roki Gwamnati ta buɗe hanyoyin ruwa a yankunan domin mutanen su samu sauƙin fitowa

An kai harin bom ofishin ’yan sanda a Anambra

Maharan sun hallaka jami’an ‘yan sanda biyu da ke bakin aiki a yayin harin.

Tinubu ya kai ziyarar jaje Maiduguri

Saukar Tinubu a garin Maiduguri ke da wuya ya zarce zuwa Fadar Shehun Borno

Zulum ya raba tallafi ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Borno

Tallafin na zuwa ne biyo bayan ambaliyar ruwa da ta shafe wasu sassan Maiduguri.