Labarai

Labarai

Kwalara ta kashe mutum 4 a Yobe

Cutar Kwalara ta kashe akalla mutane hudu ta kwantar da wasu biyu a garin Yadin Buni, hedikwatar Ƙaramar Hukumar Gujba ta Jihar Yobe.

Barawon tiransufoma ya mutu a saman turken lantarki

Wani mutum ya gamu da ajalinsa a cikin tiransufoma a yayin da yake ƙoƙarin satar kayan wutar lantarki a Jihar Yobe.

Yadda aka yi jana’izar ’yan Maulidi 36 a Kaduna

Motar ’yan Islamiyyar ta yi taho-mu-gama da wata babbar mota, suka ce ga garinku nan

Sojoji sun ceto mutane 13 da aka sace a ƙauyen Kaduna

Sojoji sun ceto mutane 13 da aka sace bayan wani artabu da ’yan bindiga a Ƙaramar Hukumar Kachia a Jihar Kaduna.

Mutanen gari sun kone ’yan bindiga a Kaduna

Mutanen gari sun kone gawar wasu da ake zargin ’yan bindiga ne a yankin Nasarawa-Azzara da ke Ƙaramar Hukumar Kachia da ke Jihar Kaduna