Labarai

Labarai

Ɗan shekara 20 ya yanke al’auran dalibar jami’a a Kogi

An kama wani ɗalibi ɗan shekara 20 bisa zargin kashe wata abokiyar karatunsa, ya yanke al’aurarya a Jami’ar Tarayya da ke Lokoja.

Ambaliya: Dangote ya ba da tallafin naira biliyan 1.5 a Maiduguri

Ba kowane mai kuɗi ba ne yake da zuciyar bayarwa.

NEDC ta ba da kayan agaji ga wadanda ambaliyar Maiduguri ta shafa

Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Gabas (NEDC) ta raba kayan agaji ga waɗanda bala’in ambaliyar ruwa ya shafa a Maiduguri, Jihar Borno.

Na rasa matata da ’ya’ya 5 a Ambaliyar Maiduguri —Goni

Fatima ta ce ba ta yi zaton ita da ’ya’yanta shida za su tsira a ambaliyar ba

’Yan bindiga sun kashe sojoji sun sace ɗan ƙasar waje a Zamfara

Harin shi ne irinsa na biyu a kusan lokaci guda a hanyar da ake wa laƙabi da Isra’ila saboda yawan ta’addacin ’yan fashin daji