Labarai

Labarai

Rikicin Shugabancin Jam’iyyar ADC ya kara kamari

Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’yyar, Nafiu Bala Gombe ne ya jagoranci zanga-zangar, tare da dan Majalisar Wakilai daga Jihar Kogi, Leke Abejide,

Katsina za ta yi wa mutum 2,000 auren gata

Idan komai ya tafi daidai, za a gudanar da auren gatan na farko a Jihar Katsina a ranar 25 ga Afrilu, 2026.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda da mutanen gari a Zamfara

‘Yan sanda sun yi artabu da maharan inda su ma suka yi nasarar kashe 11 daga cikinsu.

Kotu ta dakatar da sayar da filin FGC Kano

Kotun ta ce a dakata da komai har lokacin da za ta yanke hukuncin ƙarshe.

’Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun sace 22 a ƙauyukan Sakkwato

Maharan sun kai wa ƙauyukan daban-daban da ke Ƙaramar Hukumar hare-hare.