Labarai

Labarai

Hatsarin tirela ya ci rayuka 21 a hanyar Kaduna-Abuja

Mutane 21 sun rasu a hatsarin tirela da wava bas a kan Babar Hanyar Auja zuwa Kaduna a safiyar Alhamis.

Jiragen soji sun kashe ’yan ta’adda 28 a Neja

’Yan bindiga kimanin 100 ne suka yi musayar wuta da su a yankin Bassa

Mutane 9 sun rasu a hatsarin A Daidaita Sahu da mota a Kano

Hatsarin mota ya yi ajalin mutane 9, wasu uku sun jikkata a wani hatsarin mota a yankin Kira da ke Jihar Kano.

Ranar Litinin Makarantun Kano za su koma aji

Makarantun kwana za su dawo daga hutu ranar Lahadi na je-ka-ka-dawo kuma ranar Litinin 16 ga Satumba, 2024.

Harin Mafa: Gwamnatin Yobe Ta Tallafa Wa Iyalan Mamata

An raba kudaden ne ga iyalai 128 da suka rasa rayukansu