Labarai

Labarai

Direba ya kashe ɗan sanda a Ekiti

Wani direban mota ya kashe wani ɗan sanda mai muƙamin mataimakin sufeton ‘yan sanda (ASP) da ke aiki da rundunar ‘yan sandan Jihar Ekiti. Bayanai sun

An ba da belin masu zanga-zangar tsadar rayuwa kan naira miliyan 10

Waɗanda ake zargin na iya fuskantar hukuncin kisa idan aka kama su da aikata laifukan da ake tuhumar su.

ASUU ta ayyana yajin aiki a Jami’ar Gombe

Dalibai da iyaye da su fahimci matsayinsu, kuma su yi kira ga gwamnati ta cika alƙawuran da suka yi.

Tinubu ya kunyata masu kyautata masa zato — Sarkin Yaƙin Yarbawa

Idan Tinubu bai gaggauta janye waɗannan munanan matakan ba, tabbas halin matsin da ake ciki a ƙasar nan zai ƙara munana.

Muna yaƙar cin hanci daga tushe — Shugaban EFCC

Shugaban ya ce yanzu suna sanya ido kan yadda jihohi ke bayar da kwangila.