Labarai

Labarai

Karnukan ’yan ta’adda sun cinye direba a Sakkwato

Sheikh Bashir Ahmad Danfili ya ce ’yan bindiga sun ciyar da karnukansu da naman direban makusancinsa da suka yi garkuwa da su

Fetur zai wadata a ƙarshen mako —Minista

Ƙarin kuɗin man ya haddasa tashin farashin kayayyaki a faɗin Najeriya

Gidajen man NNPC na sayar da fetur N950

Farashin lurar fetur a gidajen man NNPC da na ’yan kasuwa bayan ƙarin kuɗi

An kama masu garkuwa da mutane 11 a Kaduna

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta sami nasarar kama mutane 11 da ake zargi da aikata yin garkuwa da mutane.

Shettima ya gana da Ministan Man Fetur da Shugaban NNPCL

‘Yan Najeriya ke yin tattaki mai nisa zuwa wuraren bukata.