Labarai

Labarai

Boko Haram ta kashe jama’a ta ƙona gidaje a Yobe

Mayaƙa sama da 50 ɗauke da muggan makamai ne suka far wa ƙauyen suna kisan gilla da kone-kone suna wawushe kayayyaki

Hatsarin kwalekwale: Mutum 2 sun ɓace a kogin Bauchi

Mutum biyu sun ɓace a sakamakon hatsarin ƙwalekwale a Rafin Zindiwa da ke Ƙaramar Hukumar Gamawa a Jihar Bauchi.

Akwai yiwuwar ƙara farashin fetur a Najeriya

Masana na zargin sanarwar NNPCL wata dabara ce ta tabbatar da ƙarin kuɗin man

Sojoji sun hallaka ƙasurgumin ɗan bindiga a Kaduna

Rundunar ta ce ta samu wasu bayanan sirri ne wanda suka kai ga kashe ƙasurgumin ɗan bindigar.

SON ta karrama kamfanoni 30 kan samar da kayayyaki masu inganci a Kano

Hukumar ta buƙaci kamfanonin su zama jakadu nagari wajen samar da kayayyaki masu inganci.