Labarai

Labarai

NNPP da PDP za su shiga zaɓen ƙananan hukumomi a Jigawa

An shirya gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin a ranar 5 ga watan Oktoba, 2024.

Ambaliyar ruwa ta shafe maƙabarta a Kaduna

Ambaliyar ta faru ne sakamakon mamakon ruwan saman da aka yi a ranar Litinin.

Jami’an tsaro sun gano bama-bamai da aka binne a Neja

Kakakin ya ce sun gano abubuwan fashewar ne bayan wani aiki da suka gudanar a jihar.

NNPCL ya fara fitar da iskar gas zuwa China da Japan

Kamfanin Mai Na Najeriya (NNPCL) ya ce ya fitar da gas zuwa ƙasashen Japan da China domin sayarwa. Kakakin NNPCL, Olufemi Soneye, ya ambato Shugaban H

Mai shayi ya kashe saurayi saboda taliyar yara a Jigawa

Mai shagon ya zargi saurayin da sace masa kayan shayi a garin Jigawar Tsada da ke Karamar Hukumar Duse a Jihar Jigawa.