Labarai

Labarai

INEC ta dakatar da aikin sabunta rajistar masu zaɓe

Wannan mataki ya biyo bayan ƙorafe-ƙorafe daga ’yan siyasa, masana, da ƙungiyoyin jama’a kan yadda aikin zai iya shafar halartar zaɓe a 2027

Matsalar ruwa ta tsananta duk da biliyoyin da gwamnati ke kashewa

Rahoton Bankin Duniya na 2022 ya nuna cewa kusan mutane miliyan 70 a Najeriya ba su da damar samun ruwan sha na asali

An kama malamai 7 kan satar jarabawar ƙwarewar aiki

Malamai bakwai sun shiga hannu me kan laifin satar amsa a yayin da suke zana jarrabawar ƙwarewar aiki da Hukumar Kula da Ilimin Firamare da Sakandare

Gwamnonin Arewa sun yi alhinin rasuwar matar Farfesa Jega

Rasuwar Hajiya Hadiza Jega ta ci gaba da jawo saƙonnin ta’aziyya daga sassa daban-daban na ƙasar, inda mutane da dama ke yabon kyawawan halayenta da g

Ababen hawa sun lalace yayin da motar CNG ta yi bindiga a Kaduna

‘Yan sanda sun ƙaryata jita-jitar cewa bam ne ya tashi a tashar.