Labarai

Labarai

Boko Haram ta sace matafiya 9 a iyakar Najeriya da Nijar

An sace matafiyan ne a wani ƙauye da ke iyakar Najeriya da Nijar.

Ambaliya: Badaru ya bai wa Jigawa tallafin miliyan 20

Ministan ya yabawa gwamnatin jihar kan yadda ta ke bai wa waɗanda lamarin ya shafa tallafi.

ISWAP ta kashe fursunoninta 69 a Borno

ISWAP ta kashe mutanen ne da suka haɗa da mayaƙan Boko Haram da fararen hula da suka shafe watanni biyar a hannunta.

Hisbah ta hana masu kwale-kwale lodi da tafiyar dare a Kano

Rashin kula ne ya janyo hatsarin kwale-kwalen da aka yi asarar rayukan mutane huɗu a Kano.

An ƙwace ’yan fashi daga hannun ’yan sanda an kashe a Bauchi

sun kwace su daga hannun ’yan sanda, suka kashe su, hakan ya saba wa dokokin kasa.