Labarai

Labarai

Satar allon kabari ya kai matsahi kurkuku a Kano

Kotun ta yanke masa hukuncin ɗaurin wata shida tare da bulala

Satar N660m: An tsare shugabannin ƙananan hukumomin Kano 3

Sun amsa laifin karkatar da kuɗaɗen zuwa aljihunsu

Kamfanin China ya ƙwace jirgin Najeriya na 4 a Kanada

Kotu ta yi watsi da roƙon gwamnatin Najeriya na ci gaba da mallakar jirgin ƙirar Bombardier 6000

’Yan bindiga na neman N50m kan mutane 10 da suka sace a Zamfara

’Yan ta’addan sun mayar da yankin Moriki saniyar tatsa a duk lokacin da suke da buƙatar kuɗi

An sallami fursunoni don rage cunkoso a gidajen yari a Yobe

Ya shawarci alƙalai da kotuna da su kasance masu bin doka a koyaushe yayin gudanar da ayyukansu.