Labarai

Labarai

An sa dokar hana fita a Sabon Birni bayan tarzomar kisan Sarkin Gobir

An sanya dokar daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe sakamakon kone-konen da matasa suka yi a bisa manyan tituna, da wasu gine-gine a yankin Sabon Birn

Ana zanga-zangar neman tsige kwamishina a Jigawa

Masu zanga-zangar sun bayyana cewa murabus ɗin Kwamishinan zai zama babbar nasara ga dimokuraɗiyya.

Za mu samar da ayyuka miliyan 2 a fannin ƙirkire-ƙirkire da al’adu — Hannatu Musa

Ministar Ma’aikatar Al’adu da Ƙirƙira ta Nijeriya, Hannatu Musa ta ce tsarin ya yi daidai da manufofin gwamnati mai ci.

Za mu binciki kisan mutanen da aka yi a ƙauyen Kaduna — Sojoji

Mutanen ƙauyen sun zargi sojoji da kashe mutane uku da shanu fiye da 100 a kasuwar shanu.

Alƙalin Alƙalan Nijeriya Kayode Ariwoola ya yi ritaya

Ya riƙe muƙamai daban-daban a ɓangaren shari’ar Nijeriya, inda ya kai ƙolokuwa a ranar 27 ga watan Yunin 2022.