Labarai

Labarai

Alƙalin Alƙalan Nijeriya Kayode Ariwoola ya yi ritaya

Ya riƙe muƙamai daban-daban a ɓangaren shari’ar Nijeriya, inda ya kai ƙolokuwa a ranar 27 ga watan Yunin 2022.

Zanga-zanga ta ɓarke kan kisan Sarkin Gobir

Bayan Azahar ranar Alhamis ne fusatattun matasaba birnin Sakkwato suka fito kan tituna suna kone-kone domin nuna takaicinsu

Mutanen gari sun kama mai garkuwa da mutane a Jos

Al’ummar yankin Nepa da ke garin Jos sun yi kukan kura sun kama mai garkuwa da mutane a ranar Alhamis, suka mika shi ga ’yan banga.

An ba masu tsoffin gidaje kwana 7 su fice a Ibadan

An ba mazauna tsoffin gidaje wa’adin kwana bakwai su fice ko a gurfanar da su gaban kuliya, a Jihar Oyo.

Matashin da ya sare hannun kanen mahiafinsa ya shiga hannu

Wani matashi da ya sare hannun kanen mahaifinsa da adda bisa zargin maita ya shiga hannun ’yan sandan a Jihar Katsina.