Alƙalin Alƙalan Nijeriya Kayode Ariwoola ya yi ritaya
Ya riƙe muƙamai daban-daban a ɓangaren shari’ar Nijeriya, inda ya kai ƙolokuwa a ranar 27 ga watan Yunin 2022.
Labarai
Ya riƙe muƙamai daban-daban a ɓangaren shari’ar Nijeriya, inda ya kai ƙolokuwa a ranar 27 ga watan Yunin 2022.
Bayan Azahar ranar Alhamis ne fusatattun matasaba birnin Sakkwato suka fito kan tituna suna kone-kone domin nuna takaicinsu
Al’ummar yankin Nepa da ke garin Jos sun yi kukan kura sun kama mai garkuwa da mutane a ranar Alhamis, suka mika shi ga ’yan banga.
An ba mazauna tsoffin gidaje wa’adin kwana bakwai su fice ko a gurfanar da su gaban kuliya, a Jihar Oyo.
Wani matashi da ya sare hannun kanen mahaifinsa da adda bisa zargin maita ya shiga hannun ’yan sandan a Jihar Katsina.