Labarai

Labarai

Jami’an tsaro sun hallaka ’yan bindiga 100 a Zamfara, Gwamna Lawal ya jinjina musu

Gwamnatin ta jaddada ƙudirinta na tallafa wa jami’an tsaro kan yaƙin da suke yi da ‘yan bindiga a jihar.

Mutum 2 sun mutu, 10 sun jikkata a Gombe

Dole ne direbobi su fifita lafiyarsu da ta fasinjoji fiye da gaggawa ko neman riba, domin iyalansu na jiran dawowarsu lafiya.

Na yi nadamar rashin aiwatar da dokar kwarmato kan masu satar kuɗi — Adeosun

Dokar kwarmato na da matuƙar muhimmanci wajen tona asirin badaƙala, musamman a harkokin mu’amalar kuɗaɗen gwamnati.

An ceto mutane 8 a rugujewar gini a Abuja

An ceto mutane takwas daga ƙarƙashin baraguzan ginin kuma an garzaya da su asibitin Sisters of the Natiɓity Hospital da ke Jikwoyi, inda suke karɓar m

Easter: Gwaman Inuwa ya buƙaci haɗin kan ’yan Najeriya

Ya taya Kiristoci murnar kammala azumin Lent cikin nasara, tare da ƙarfafa masu da su ci gaba da nuna tausayi, sadaukar da kai da kuma yi wa al’umma h