Labarai

Labarai

Hisbah ta kama kwalaben barasa 24,000 a Kano

Hukumar ta ce tana jiran umarnin kotu domin lalata barasar kamar yadda ta saba.

Ambaliyar ta hallaka mutum 30, 9,366 sun rasa muhalli a Jigawa

Sai dai hukumomi a jihar na ƙoƙarin tallafawa waɗanda lamarin ya shafa.

An tsare mai kemis da ya yi wa yarinya fyaɗe, ta rasu a Kano

Ana zargin mai kemis ɗin da yi wa yarinyar fyaɗe lokacin da aka kai ta yin allura.

An ƙone ɓarayin Adaidaita sahu har lahira a Bauchi 

Kwamishinan ‘yan sandan ya yi Allah-wadai da yadda suka ɗauki doka a hannunsu.

Dubun mai bai wa ’yan bindiga bayanai ta cika a Kaduna

Wanda ake zargin ya tabbatar wa ‘yan sanda cewar yana bai wa mahara bayanan waɗanda za su sace.