Labarai

Labarai

Dubun mai bai wa ’yan bindiga bayanai ta cika a Kaduna

Wanda ake zargin ya tabbatar wa ‘yan sanda cewar yana bai wa mahara bayanan waɗanda za su sace.

Jigon ɗarikar Tijjaniya, Jauro Bappi, ya rasu a Gombe

Jigon na Tijjaniyya ya rasu ne bayan fama da rashin lafiya.

’Yan sanda sun kama mutum 2 da AK-47 a Zariya

Rundunar ta ce za ta gurfanar da su a kotu da zarar ta kammala bincike.

Fintiri zai fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi a watan Agusta

Gwamnan ya amince da fara biyan ma’aikatan sabon mafi ƙarancin albashi a watan Agusta.

An tsinci gawar ɗan sandan da aka sace a Filato

An tsinci gawar ɗan sandan kwanaki bayan sace shi a yankin Wase.