Labarai

Labarai

’Yan Kalaren Bolari Sun Ajiye Makamai

Ana rarrashinsu ne ba don sun fi karfi hukuma, sai dai ana so su zaman mutanen kirki.

Mutum biyu sun binne ɗan uwansu da ransa a Zariya

Ɗan uwan nasu ya sace wata wayar salula ta kimanin naira dubu 35 a wurin da suke aikin leburanci.

Ruftawar gini ta kashe yara 6 a Jigawa

Daga cikin wadanda suka mutu, guda 4 duk na mutum ɗaya ne.

Gwamnati ta rufe kwalejojin ilimi 39 a Bauchi

Ba su samu amincewar Hukumar Kula da Kwalejojin Ilimi ta Kasa (NCCE) ba.

’Yan bindiga sun sace ɗan sanda a Filato

’Yan bindigar sun yi nasarar sace ɗan sandan amma sojan ya tsere.