’Yan bindiga sun sace mutum 10 a sabon hari a Kaduna
Bayan sace mutanen maharan sun yi cikin daji da su.
Labarai
Bayan sace mutanen maharan sun yi cikin daji da su.
Majiyar ta ce, yaran sun bayyana cewa sun tsere daga sansanin saboda mawuyacin hali da kuma fargabar rayukansu sakamakon yawaitar hare-haren da ‘
‘Yan sanda sun ceto jariri dan kwana uku da aka sace a Nasarawa
Maharan sun yi awon gaba da mata bakwai da dattijai biyu, yayin da wasu biyu suka samu raunuka kuma yanzu haka suna jinya.
Dokar, wadda ta haramta amfani da babura daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00 na safe kowace rana, za ta fara aiki daga ranar Juma’a, 3 ga Afrilu, 2026.