Labarai

Labarai

Mata sun yi zanga-zanga a tuɓe kan rashin tsaro

Mata sun gudanar da zanga-zanga a tuɓe domin bayyana fushinsu kan matsalar rashin tsaro a yankin Akoko da ke Jihar Ondo.

Albashin sanatoci ya haura N2bn

Amma har yanzu ba a san nawa ake biyan shugabannin majalisar su 10 ba

Farashin litar man fetur ya kai N950 a Kano

Galibin gidajen man da ke cikin birnin Kano sun kasance a rufe.

Mayaƙa fiye da 100 sun mutu a rikicin ISWAP da Boko Haram

Ana cikin yanayi mai cike da sarkakiya kasancewar kungiyar ISWAP na shirin ɗaukar fansa.

Ana zargin mutum biyu da kashe direban Keke Napep a Borno

An gano gawar direban Napep din bayan kwanaki biyu da kashe shi.