Mata sun yi zanga-zanga a tuɓe kan rashin tsaro
Mata sun gudanar da zanga-zanga a tuɓe domin bayyana fushinsu kan matsalar rashin tsaro a yankin Akoko da ke Jihar Ondo.
Labarai
Mata sun gudanar da zanga-zanga a tuɓe domin bayyana fushinsu kan matsalar rashin tsaro a yankin Akoko da ke Jihar Ondo.
Amma har yanzu ba a san nawa ake biyan shugabannin majalisar su 10 ba
Galibin gidajen man da ke cikin birnin Kano sun kasance a rufe.
Ana cikin yanayi mai cike da sarkakiya kasancewar kungiyar ISWAP na shirin ɗaukar fansa.
An gano gawar direban Napep din bayan kwanaki biyu da kashe shi.