Labarai

Labarai

Ruftawar gini ta kashe yara 6 a Jigawa

Daga cikin wadanda suka mutu, guda 4 duk na mutum ɗaya ne.

Gwamnati ta rufe kwalejojin ilimi 39 a Bauchi

Ba su samu amincewar Hukumar Kula da Kwalejojin Ilimi ta Kasa (NCCE) ba.

’Yan bindiga sun sace ɗan sanda a Filato

’Yan bindigar sun yi nasarar sace ɗan sandan amma sojan ya tsere.

EFCC ta tsare shugaban hukumar alhazzai ta kasa

Tun ranar Talata shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa yake tsare a hannun EFCC

Masarautar Bauchi ta tuɓe rawanin sanata kan sukar gwamna

Masarautar Bauchi ta tsige Majidadinta Sanata Shehu Umar Buba kan sukan Gwamna Bala Mohammed