Labarai

Labarai

Sojoji sun hallaka ’yan Boko Haram 5, wasu 44 sun miƙa wuya a Borno

Dakarun sun ce hare-haren da suke kai wa ‘yan ta’addan ya sa wasu suka miƙa wuya.

Kotu ta ayyana Goje a matsayin ɗan jami’yyar APC a Gombe 

Kotun ta kuma ci tarar jami’yyar APC Naira 200,000.

’Yan bindiga sun harbe basarake a Kogi

Maharan sun nufi gidan basaraken kai-tsaye, inda suka hallaka shi har lahira.

Olympics: Rashin shugabanni nagari ya shafe mu — Obi

Ɗan takarar ya ce akwai buƙatar a ɗauki wasu darusa dangane da gaza yin kataɓus da Najeriya ta yi.

Ambaliya: Mutum 3 sun rasu, dubbai sun rasa muhalli a Bauchi

Kwamitin ya bai wa jama’ar da lamarin ya shafa tabbacin cewa gwamnatin jihar za ta tallafa musu.