Labarai

Labarai

Ambaliyar ruwa ta raba mutum 100 da muhallansu a Jigawa

Hukumar ta gargaɗi mutanen yankin game da ambaliyar ruwa.

Tinubu ya sa hannu kan dokar kara albashin alkalai da 300%

A ranar Talata shugaban kasar ya sa hannu kan dokar karin albashi alkalai da kashi 300%

Tinubu zai tafi kasar Equatorial Guinea ziyarar aiki

Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki birnin Malabo na kasar Equatorial Guinea, a ranar Laraba.

Mutane na tona gidan tururuwa don neman abinci a Borno —Ma’aikaciya

Daji suke zuwa neman abinci a gidan tururuwa, duk kuwa da matsalar rashin tsaro da macizai da ke yankunan

An janye dokar hana zirga-zirga a Jigawa

Gwamnatin Jigawa ta dage dokar hana fita a kananan hukumomi takwas da aka fasa shaguna da sace-sace a yayin zanga-zangar yunwa.