Labarai

Labarai

An kashe likita, an sace mutane 8 a Kaduna

Mahara sun kashe wani likita tare da sace wasu mutane takwas a garin Kwassam da ke Karamar Hukumar Kauru a Jihar Kaduna.

Yadda Musulmi Da Kiristoci suka yi addu’ar rokon ruwan sama a Filato

Rashin ruwan sama na tsawon makonni ya sa Musulmi da Kirsitoci gudanar da addu’o’i saboda yadda amfanin gonakinsu ke bushewa

An janye dokar hana fita a Kaduna da Zariya

Soke dokar hana fita a garuruwan Kaduna da Zariya ta fara aiki nan take

Kisan masu zanga-zanga: A hukunta jami’an tsaro —HURIWA

Ƙungiyar ta buƙaci Tinubu ya bincika kisan masu zanga-zangar tsadar rayuwa da ake zargin jami’an tsaro ya

’Yan fashin daji sun ƙona gidaje 23 a Binuwai

Wasu mutanen yankin sun tsallake rijiya da baya da raunukan harbi.