Labarai

Labarai

An sace N50bn daga asusun Gwamnatin Kano —Muhyi

An sace miliyan 450 da sunan sayen gidajen sauro masu ɗauke da magani

Manoma 30 sun nutse a hatsarin kwale-kwale a Sakkwato 

Mutanen na kan hanyarsu ta zuwa gonakinsu lokacin da hatsarin ya auku.

Zan tabbatar APC ta ƙwace Kano a 2027 – Doguwa

Doguwa ya ce zai bai wa ‘yan adawa a Kano mamaki a zaɓen 2027.

Yara 3 sun nutse a ruwa a ƙauyen Jigawa

Rahotanni sun nuna cewar yaran sun nutse ne yayin yin ciyawa a gefen tafkin.

An kama mutum 97 yayin zanga-zangar yunwa a Borno

Rundunar ta ce za ta gurfanar da waɗanda ake zargin a kotu.