Labarai

Labarai

Gwamnatin Kaduna ta haramta zanga-zanga a jihar

Gwamnatin ta ɗauki matakin ne biyo bayan tarzoma da aka samu yayin zanga-zangar yunwa a jihar.

Dalilin da ba zan tsoma baki kan rikicin Masarautar Kano ba — Shekarau

A ranar da maganar ta kai ga zuwa kotu, na ce ba zan yi magana ba ko tsoma baki a cikinta ba.

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram 12 a Borno

Sojojin sun kuɓutar da wasu mutane 16 waɗanda suka haɗa da mace ɗaya da yara 15.

‘Yan bindiga sun kashe wani mai unguwa a Kaduna

’Yan bindigar sun riƙa shiga gida-gida suna ɗiban waɗanda tsautsayi ya faɗa kansu.

Mutum 11 sun mutu a haɗarin mota a Kaduna

Dukkan mutanen 11 da suka rasu a haɗarin ya shafa na cikin motar Golf