Labarai

Labarai

Tinubu ne ya haddasa zanga-zanga —Gwamnan Bauchi

Gwamnan Bauchi ya caccaki Tinubu kan jawo wahalhalu da tsadar rayuwa a Najeriya

NNPCL na neman Gwamnati ta biya shi bashin tiriliyan 4.71 na shigo da man fetur

Kamfanin NNPCL ne neman Gwamnatin Tarayya ta biya shi bashin Naira tiriliyan 4.71 na kudaden man fetur da ya shigo da shi daga kasashen waje

Za mu biya Julius Berger N280bn don kammalan titin Abuja zuwa Kano —Minsita

A kowane wata za a biya kamfanin Julius Berger Naira biliyan 20 har na tsawon watanni 14

A takarda kawai aka ba mu shinkafar tallafin Tinubu —Gwamnatin Gombe

Gwamnatin Gombe ta ƙaryata iƙirarin ministan yaɗa labarai na cewa an ba ta tireloli cike da shinkafar tallafin Tunubu domin raba wa talakawan jihar

Mutum 5 sun mutu wasu sun ɓace a kifewar kwale-kwale a Jigawa

Kwale-kwalen ɗauke da fasinjoji 20 ya kife a Kogin Gamoda da ke kusa da ƙauyen Nahuce.