Labarai

Labarai

Mutfwang ya sassauta dokar hana fita a Jos

Dokar hana zirga-zirga a garin Jos ta koma karfe 2 na rana zuwa 6 na yamma

Ƙungiya ta yi watsi da buƙatar ɗauke cibiyar NCC daga Kano

Ƙungiyar ta ce Jihar Kano ne inda ya fi cancanta a bar cibiyar ta NCC.

Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS na taro a Abuja

Manyan hafsoshin tsaron kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) sun fara taro a Abuja

Tsohuwa da jikokinta sun rasu bayan cin tuwon amala

Wata dattiuwa da danta da jikokinta sun rasu bayan sun ci tuwon amala a yankin Ilori na Jihar Kwara

Mun kama sojan da ya harbe saurayi yayin zanga-zanga a Zariya — Sojoji

Rundunar ta ce fara gudanar da bincike a kan sojan da ya harbe saurayin a Zariya.