Labarai

Labarai

PRP za ta gyara Najeriya idan aka zaɓe ta — Baba-Ahmed

Sabon shugaban ya yi alƙawarin yin shugabanci na gari cikin gaskiya da riƙon amana.

An sake gurfanar da waɗanda ake zargi da kashe uwa da ’ya’yanta 6 a Kano

Kotun ta ɗage shari’ar, inda a zama na gaba za ta fara sauraron shaidu.

Rikici ya sake tashi a Jos bayan sassauta dokar hana fita

Bayan sassauta dokar hana fita, wasu matasa sun kai hare-hare a sassa daban-daban na garin Jos, abin da ya haifar da tsoro da firgici

’Yan bindiga sun yi garkuwa da masu aikin gawayi 8 a Filato

Kauyuka da dama a Wase da Kanam sun dade suna fama da hare-haren ’yan bindiga da satar mutane, wanda ya yi sanadin mutuwar jama’a da dama ciki har da

Dilar kwaya ta mutu ana shari’arta a kotu

Bayan Hukumar NDLEA ta gurfanar da ita a kotu ta yanke jiki ta ce ga garinku nan