Labarai

Labarai

An aike masu zanga-zanga 632 gidan yari a Kano

Wasu daga cikin waɗanda ake tuhumar sun ƙi amsa laifin da ake zargin su da aikatawa.

Ndume ya gana da Ganduje a hedikwatar APC

Sanatan ya gana da Ganduje ne biyo bayan tsige shi da kan muƙaminsa a Majalisar Dattawa.

Za mu tsabtace sana’ar bola jari —Gwamnatin Gombe

Gwamnatin Gombe na shirin tsabtace sana’ar bola jari

Gwamnatin Kano ta sake sassauta dokar hana fita 

Wannan na zuwa ne bayan sanya dokar hana fita a ranar Alhamis da gwamnatin ta yi.

Al’ummomin Kudancin Kaduna Sun Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

Dagacin Dangoma da na Goska ne suka jagoranci al’ummomin su wajen rattaba hannu a madadin dukkan bangarorin biyu.