Labarai

Labarai

Manyan Hafsoshin tsaro sun shiga taron sirri

Hedikwatar Tsaro ta kira taron sirrin ne kan zanga-zangar da ke gudana

Kotu ta hana belin dan bindigar Zamfara

Alkalin ya bayyana cewa babu hujjar ba da belin dan bindigar

An fara biyan dalibai kuɗin tallafin karatu

Nan da makonni biyu za a kammala biyan daliban wasu manyan makarantu 55

Iyayen matashin da aka harbe a zanga-zangar Kano na neman adalci

Yayar matsahin ta ce, “Zanga-zanga kawai suke yi, amma aka ce ’yan daba ne [aka bude musu wuta]. Shin talaka ba shi da ’yancin neman haƙƙinsa ne?”

HOTUNA: Yadda aka Kone Sakatariyar Karamar Hukuma A Zanga-zangar Bauchi

An yi wannan aika-aika ne a rana ta biyar ta zanga-zangar tsadar rayuwa, lamarin da ya kai ga sanya dokar hana zirga-zirga tsawon sa’a 24