Labarai

Labarai

‘’Yan Sanda 20 Aka Ji Wa Rauni A Zanga-zangar Gombe’

An kwantar da ’yan sandan da aka jikkata a zanga-zangar a asibitin gidan gwamnati

BUK ta dakatar da ɗaukar karatu saboda zanga-zanga

Jami’ar ta ɗauki matakin sakamakon yadda zanga-zangar ta rikiɗe zuwa tashe-tashen hankula.

Rasha ta nesanta kanta da zanga-zangar Najeriya

Ƙasar ta ce ba ta hannu a zanga-zangar da ake yi a Najeriya.

Zanga-zanga: Gwamnatin Bauchi ta sanya dokar hana fita a Azare

Wannan na zuwa ne bayan da ɓata gari suka fara fasa shagunan mutane a yankin.

Masu zanga-zanga da tutar Rasha sun fasa banki a Kaduna

Ɓata garin sun lalata motoci da dukiyoyin ma’aikatan bankin.