‘’Yan Sanda 20 Aka Ji Wa Rauni A Zanga-zangar Gombe’
An kwantar da ’yan sandan da aka jikkata a zanga-zangar a asibitin gidan gwamnati
Labarai
An kwantar da ’yan sandan da aka jikkata a zanga-zangar a asibitin gidan gwamnati
Jami’ar ta ɗauki matakin sakamakon yadda zanga-zangar ta rikiɗe zuwa tashe-tashen hankula.
Ƙasar ta ce ba ta hannu a zanga-zangar da ake yi a Najeriya.
Wannan na zuwa ne bayan da ɓata gari suka fara fasa shagunan mutane a yankin.
Ɓata garin sun lalata motoci da dukiyoyin ma’aikatan bankin.