Labarai

Labarai

An sa dokar hana zirga-zirga tsawon sa’a 24 a Jos

Dokar ta fara aiki ne daga karfe 12 na dare a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, 2024.

Amnesty ta buƙaci a binciki kisan masu zanga-zanga a Kano

Ƙungiyar ta ce dole ne a bai wa iyalan waɗanda aka kashe kariya daga kowace irin barazana.

’Yan Biyafara sun kashe shugabannin al’umma 8 a Imo

Maharan sun kai harin ne yayin da shugabannin suke tsaka da gudanar da taro.

Kasuwar Gwal za ta fara aiki a Kano — Kwamishina

Gwamnatin ta ce kasuwar za ta samar wa matasan jihar ayyukan yi.

Jawabin Tinubu ya nuna akwai mafita game da matsalolin Najeriya — Jigon APC

Jigon ya ce Tinubu ya damu matuƙa game da halin da ‘yan Najeriya ke ciki.