Labarai

Labarai

Muna ci gaba da tattara bayanai kan kashe-kashe a Kano — ’Yan sanda

Muna godiya ga masu bamu bayanai a cewar rundunar ‘yan sandan Kano.

‘Harbin masu zanga-zanga yana tuna min lokacin mulkin kama karya’

Wajibi ne a hukunta masu fakewa da zanga-zangar suna sacewa da barnata dukiyar jama’a.

An yi addu’ar kawo ƙarshen zanga-zanga a Yobe

Goni Modu Aisami ya ce yawancin yaran da suka shiga zanga-zangar ba almajiransu ba ne.

Zanga-Zanga: An gargaɗi ’yan gwangwan kan sayen kayan sata

Muna kira ga iyaye da su ja wa ’ya’yansu kunne da su guji aikata abubuwan assha.

An sassauta dokar hana fita a kananan hukumomi 3 a Yobe

Jama’a na da damar gudanar da harkokinsu daga karfe 12:00 na rana zuwa 5:00 na yamma.