Labarai

Labarai

Dilar kwaya ta mutu ana shari’arta a kotu

Bayan Hukumar NDLEA ta gurfanar da ita a kotu ta yanke jiki ta ce ga garinku nan

A kamo wadanda suka kai Harin Jos a hukunta su —Kungiyar JNI

An gano gawarwakin wadanda suka mutu ne a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Jos (JUTH), yayin da wasu biyu ke jinya a asibitin

Majalisa ta dakatar da kansiloli 4 kansiloli 4 a Kuros Riba 

Majalisar Dokokin Jihar Kuros Riba ta dakatar da wasu kansiloli huɗu na Ƙaramar Hukumar Akpabuyo na tsawon wata uku.

Kotu ta tsare direban matar Sarki Sanusi II kan satar gwala-gwalai na N60m

Direban matar Sarki Sanusi II ya amsa cewa shi ne ya shiga ɗakinta ya sace mata gwala-gwalai da darajarsu ta kai Naira miliyan 60, da kuma tsaɓar kuɗi

’Yan bindiga sun kai sabon hari bayan kashe masu bikin aure a Kaduna

Wannan harin na daren Talata na zuwa ne bayan a ranar Lahadi da dare, ’yan bindiga sun bude wa mahalarta bikin aure wuta a kauyen, inda suka kashe aka