Labarai

Labarai

Buni ya yaba wa matasan Yobe kan watsi da zanga-zanga 

Kwanan nan mun ƙaddamar da gagarumin shirin ƙarfafa aikin noma da tabbatar da tsaro.

An ayyana dokar hana fita a Borno

An kashe mutane 19 yayin da ‘yan sanda suka tabbatar da mutuwar mutum 16.

HOTUNA: Rikicin masu zanga-zanga da ’yan sanda a Gidan Gwamnatin Kano

Yadda aka yi karon barta tsakanin ’yan sanda da masu zanga-zanga a Kano

’Yan zanga-zanga sun wawushe kaya a shaguna a Kano

Sun banka wuta a ofishin Hukumar Sadarwa ta Kada (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.

An fara zanga-zangar goyon bayan Tinubu a Kano

Masu zanga-zangar goyon bayan Tinubu sun yi taro a Fadar Sarkin Kano da ke Nasarawa