Jami’an tsaro sun yi harbi a Gidan Gwamnatin Kano
Jami’an tsaron sun yi harbri bayan da masu zanga-zangar suka fara koma tayoyi a kofar shiga gidan gwamnatin
Labarai
Jami’an tsaron sun yi harbri bayan da masu zanga-zangar suka fara koma tayoyi a kofar shiga gidan gwamnatin
Bayan ’yan sanda sun yi amfani da hayaki mai sa hawaye wajen tarwatsa su, daga bisani matasan sun sake taruwa suna neman sake rufe hanyar.
Jim kadan da fara zanga-zangar tsadar rayuwa a Kano ne matasan suka yi wa wani kafafen shago dirar mikiya da sunan kwasar ganima
A safiyar Alhamis din na ’yan Najeriya suka fara zanga-zangar nuna adawa da tsadar rayuwa a kasar.
Ga jerin wasu manyan zanga-zanga da aka gudanar a tsawon kimanin shekaru 50 da suka gabata, wadanda suka girgiza Najeriya