Labarai

Labarai

Jami’an tsaro sun yi harbi a Gidan Gwamnatin Kano

Jami’an tsaron sun yi harbri bayan da masu zanga-zangar suka fara koma tayoyi a kofar shiga gidan gwamnatin

Zanga-zanga: Matasa da Jami’an tsaro sun yi sa-in-sa a Neja

Bayan ’yan sanda sun yi amfani da hayaki mai sa hawaye wajen tarwatsa su, daga bisani matasan sun sake taruwa suna neman sake rufe hanyar.

An tarwatsa masu fasa shago a zanga-zanga a Kano

Jim kadan da fara zanga-zangar tsadar rayuwa a Kano ne matasan suka yi wa wani kafafen shago dirar mikiya da sunan kwasar ganima

HOTUNA: Yadda zanga-zangar tsadar rayuwa ke gudana

A safiyar Alhamis din na ’yan Najeriya suka fara zanga-zangar nuna adawa da tsadar rayuwa a kasar.

Jerin zanga-zanga da suka girgiza Najeriya

Ga jerin wasu manyan zanga-zanga da aka gudanar a tsawon kimanin shekaru 50 da suka gabata, wadanda suka girgiza Najeriya