Labarai

Labarai

Bom Ɗin Boko Haram Ya Kashe mutane 19 A Teburin Mai Shayi A Borno

Mutane 19 sun mutu sakamakon harin bom ɗin Boko Haram a teburin wani mai shayi, inda jama’a suke tsaka da hira a yankin Konduga

Zanga-Zanga: Muna roƙon ’yan Nijeriya su ƙara wa gwamnati lokaci — Majalisar Dattawa

Gwamnatin ta fara biyan buƙatun masu zanga-zangar ciki har da batun mafi ƙarancin albashi.

Mutum 4 sun mutu, 16 sun ji rauni a hatsarin mota a Bauchi

Hatsarin ya afku ne a sanadiyyar ɗaukar fasinjoji fiye da kima da direban motar ya yi.

An sanya ranar zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Hukumar ta ce za a yi wa ‘yan takara gwajin miyagun ƙwayoyi kafin ba su damar tsayawa takara.

Ambaliya ta yi barna a jihohi 20, wasu 13 na cikin hadari

Akwai yiwuwar karuwar adadin jihohin da abin ya shafa zuwa 33 tsakanin watan Agusta zuwa Oktoba