Labarai

Labarai

Rushe Masarautun Kano: Ba a kyauta mana ba —Kabiru Rurum

NNPP ta mayar da martani ga mambanta a Majalisar Wakilai, Kabiru Alhassan Rurum, wanda ya soki Gwamnatin Kano kan rage darajar Masarautar Rano.

Kushe ba zai hana ni goyon bayan Tinubu ba —Rarara

Rarara na da kwarin gwiwar cewa ayyukan Tinubu za su samar da kyakkyawan sakamako cikin watanni uku masu zuwa

Masu sana’ar gawayi ke kai wa ’yan bindiga bayanai —Basarake

Kamen da sojoji suka yi a yankin ya nuna cewa masu gawayin ne kashi 75% na mutanen da ke kai wa ’yan bindiga bayanai

Dangote da BUA za su gurfana a majalisa kan badakalar haraji

Majalisar Wakilai na binciken kamfanonin BUA da Dangote cikin jerin kamfanoni da cibiyoyin gwamnati 113 kan badakalar kudaden haraji.

EFCC ta gayyaci shugaban hukumar aikin Hajji kan N90bn

A safiyar Talata Jalal Arabi zai hallara a babban ofishin EFCC domin tambayoyi kan tallafin N90bn da gwamnati ta ba wa maniyyata a aikin Hajjin 2024