Rushe Masarautun Kano: Ba a kyauta mana ba —Kabiru Rurum
NNPP ta mayar da martani ga mambanta a Majalisar Wakilai, Kabiru Alhassan Rurum, wanda ya soki Gwamnatin Kano kan rage darajar Masarautar Rano.
Labarai
NNPP ta mayar da martani ga mambanta a Majalisar Wakilai, Kabiru Alhassan Rurum, wanda ya soki Gwamnatin Kano kan rage darajar Masarautar Rano.
Rarara na da kwarin gwiwar cewa ayyukan Tinubu za su samar da kyakkyawan sakamako cikin watanni uku masu zuwa
Kamen da sojoji suka yi a yankin ya nuna cewa masu gawayin ne kashi 75% na mutanen da ke kai wa ’yan bindiga bayanai
Majalisar Wakilai na binciken kamfanonin BUA da Dangote cikin jerin kamfanoni da cibiyoyin gwamnati 113 kan badakalar kudaden haraji.
A safiyar Talata Jalal Arabi zai hallara a babban ofishin EFCC domin tambayoyi kan tallafin N90bn da gwamnati ta ba wa maniyyata a aikin Hajjin 2024