Labarai

Labarai

Duk alhajin Najeriya ya samu tallafin N1.6m —NAHCON

Alhazan da suka biyan kudin kujerar Hajji ta tsarin adashin gata sun fi amfana

An kama lakcarorin bogi a Jami’ar BUK

Lakcarorin bogin sun bayyana wa daliban cewa sayen litattafansu wajibi ne kuma babu wanda zai ci jarabawa sai wanda ya saya

’Yan sanda sun hallaka ’yan bindiga 6 a Benuwe

Rundunar ta gano sansanin maharan ne bayan samun bayanan sirri.

Za mu bai wa masu zanga-zanga kariya —Shugaban ’yan sanda

Sufeton ya yi alƙawarin bai wa masu zanga-zangar kariya.

Matasan Katsina sun kaurace wa zanga-zanga

Kungiyoyin ’yan kasuwa ma sun kauracenwa zanga-zangar, saboda a cewarsu, dukiyarsu ake barnatawa a lokacin zanga-zanga