Zanga-zanga: Gwamnatin Katsina ta kira taron gaggawa
Taron ya gayyato kungiyoyi da sauran masu ruwa da tsakin da suka hada har da jami’an tsaro.
Labarai
Taron ya gayyato kungiyoyi da sauran masu ruwa da tsakin da suka hada har da jami’an tsaro.
Shugaban kasa ya sanya hannun kan dokar biyan N70,000 a matsayin albashi mafi karanci a Najeriya
Wannan na zuwa ne bayan da ake ci gaba da shirye-shiryen yin zanga-zanga a faɗin Najeriya.
Akwai hotunan magoya bayan gwamnati a dandalin Eagles Square ranar Asabar:
’Yan sanda sun yi gargadi cewa ‘yan Boko Haram na shirin kutsawa cikin zanga-zangar da za a fara a Jihar Yobe ka matsalar tsadra rayuwa