Labarai

Labarai

Zanga-zanga: Gwamnatin Katsina ta kira taron gaggawa

Taron ya gayyato kungiyoyi da sauran masu ruwa da tsakin da suka hada har da jami’an tsaro.

Tinubu ya sa hannu a fara biyan sabon albashi

Shugaban kasa ya sanya hannun kan dokar biyan N70,000 a matsayin albashi mafi karanci a Najeriya

Majalisa za ta yi zaman gaggawa kafin zanga-zangar yunwa

Wannan na zuwa ne bayan da ake ci gaba da shirye-shiryen yin zanga-zanga a faɗin Najeriya.

An ba masu adawa da zanga-zanga Dandalin Eagle Square

Akwai hotunan magoya bayan gwamnati a dandalin Eagles Square ranar Asabar:

Boko Haram na shirin kutsawa cikin masu zanga-zanga —’Yan sanda

’Yan sanda sun yi gargadi cewa ‘yan Boko Haram na shirin kutsawa cikin zanga-zangar da za a fara a Jihar Yobe ka matsalar tsadra rayuwa