Labarai

Labarai

An sanya ranar zaɓen ƙananan hukumomi a Jigawa 

Hukumar ta tabbatar da dalilin da ya sanya ta ɗage zaɓen a baya.

Ɗalibar Jami’a ta rasu tana tsaka da wanka a Bauchi 

Tuni dai aka yi jana’izarta kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.

Sanata Ifeanyi Ubah ya riga mu gidan gaskiya

A farkon shekarar nan ce Sanata Ubah ya sauya sheƙa daga jam’iyyar YPP zuwa APC.

Kotu ta tura matashi gidan kaso saboda rubuta sunan Allah a jikin kare

Mai Shari’a Sarki Yola ya dage shari’ar zuwa ranar 2 ga watan Satumba, 2024.

Tura ta kai bango: Ku sayi matatar maina —Dangote ga NNPC

Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kamfanin NNPCL ya zo ya saye matatar tasa ce cikin bacin rai da takaici