Labarai

Labarai

Gwamnati ta soma ɗaukar mataki kan fim ɗin wulaƙanta Hijabi

Bincikenmu ya nuna cewa ba a fitar da fim ɗin a kasuwa ba balle a miƙa shi don tantacewa.

Shugaban Gabon ya gayyaci Dangote ya kafa masana’antun taki da siminti a kasarsa

Shugaban Kasar Gabon, Mista Brice Oligui Nguema ya miƙa ƙoƙon bararsa ga attajirin Afirka Alhaji Aliko Ɗangote kan ya je ƙasarsa, ya kafa masana’antun

Tsadar Awo: Sibil Difens Da Karamar Hukuma sun nemi ’yan kasuwa su sassauta farashi

Kwamandan ya ba su kwanaki uku a kan cewa zai dawo dan tabbatar da ganin sun bi umarnin

Bom ya tashi a kasuwa a Yobe

An tabbatar da cewa wannan harin ba na kunar bakin wake ba ne.

Rashawa: An dakatar da ma’aikatan Shari’a 6 a Kano

Hukumar Shari’a (JSC) ta ladabtar da wasu magatakardan kotuna su shida a Jihar Kano saboda samun su da laifuka daban-daban.