Labarai

Labarai

Tirela ta murƙushe wani mutum a Neja

Tuƙin ganganci da gudun wuce sa’a ne ya janyo aukuwar haɗarin tirelar wadda ta taso daga Bida zuwa Kutigi.

‘Lokacin kawo ƙarshen haƙar ma’adanai ta haramtacciyar hanya ya yi’

An bukaci horas da jami’an tsaro dabarun yaki da hakar ma’adinai ta haramtacciyar hanya.

Za a kafa Hukumar Nakasassu a Gombe 

Kafa hukumar zai kawar da wariya ga nakasassu tare da tabbatar da suna da damar samun ilimi, kula da lafiya, da kuma aikin yi kamar kowa.

Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗin tallafin karatun ɗaliban da ke ƙetare

Wasu daga cikin ɗaliban sun koka kan rashin biyansu kuɗin alawus na tsawon watanni.

Zanga-zanga ta barke a Abuja kan tsige Ndume

Al’ummar Borno ta Kudu sun yi zanga-zanga a Abuja kan tsige Sanatansu, Mohammed Ali Ndume, saboda sukan Gwamnatin Tinubu kan matsin rayuwa