Labarai

Labarai

‘Tilas a biya masu gadi da ’yan aikin gida albashin N70,000 mafi ƙaranci’

Ko mai gadi aka ɗauka wajibi ne a biya shi albashin da bai gaza N70,000 ba.

Rikicin sarauta ya ci rayuka 2 da kadarori a Osun

Gwamnatin Osun sun tabbatar da mutuwar mutum biyu a rikicin sarauta tsakanin al’ummomin Orile-Owu da Araromi-Owu a Karamar Hukumar Ayedade

Bidiyon azabtarwa: Gwamnatin Katsina za ta binciki Hisbah

Gwamnatin Katsina ta kafa kwamitin bincike kan zargin da ake wa jami’an Hisbah da azabtar da jama’a

Majalisa ta amince da kara tiriliyan N6.2 a kasafin 2024

Malisar Dattawa ta amince da kudurin karin mafi karancin albashi zuwa N70,000. za a samo karin kudaden da ake butata ne daga harajin kazamar riba da b

An yi wa mutum 3 ɗaurin rai da rai kan yi wa kurma fyaɗe

Kotu ta gamsu da hujojjin da aka gabatar mata tare da yanke wa mutanen hukuncin ɗaurin rai da rai.