Labarai

Labarai

Zanga-zanga: Majalisar Koli Ta Shari’ar Musulunci Ta Gargadi Matasa

Majalisar Koli Ta Shari’ar Musulunci Ta Gargadi Matasa Kan Zanga-Zanga

Yi wa Dangote zagon ƙasa na ɓata wa Najeriya suna — Adesina

Adesina ya ce lamarin na iya sanya masu zuba jari a Najeriya su ja da baya.

Ambaliya ta raba mutum 2,000 da gidajensu a Sakkwato

Akalla mutane 1,700 da gonaki hekta 600 abun ya shafa a Karamar Hukumar Gada

EFCC ta gaza gabatar da hujja a kan Kwankwaso a kotu

Lauyan EFCC ya buƙaci kotun ta ba su lokaci domin shiryawa.

Ka yi sulhu da masu shirin zanga-zanga —NLC ga Tinubu

NLC ta ce yana da muhimmanci shugaban kasa ya shawo kan lamarin da wuri ta hanyar tattaunawa da jagororin zanga-zangar.