Labarai

Labarai

Tinubu ya mika kudurin karin albashi zuwa N70,000 ga Majalisa

Shugaba Tinubu ya mika kudurin karin mafi karancin albashi zuwa N70,000 ga Majalisa

Ta’addanci: Gwamnan Zamfara da Ministan Tsaro na nuna wa juna yatsa

Gwamna Lawal Dare ya ce babu wani matsin lamba na cikin gida ko na waje da zai sa shi sasantawa da ’yan fashin daji

Barayi sun sace buhun shinkafa a gidan mataimakin firinsifal

Bata-gari sun haura gidan mataimakin firinsifal sun sace buhun shinkafa

’Yan ta’adda sun fara amfani da jirgi mara matuki —ONSA

Ofishin ya bayyana cewa ayyukan miyagun na barazana ga tsaro da kuma tattalin arzikin kasar

Sheikh Tijjani Guruntum ya gwangwaje dalibansa da kyautar kuɗi da kayan abinci

Kusan duk mutanen da suka halarci majalisin malamin a daren ranar Litinin sun samu wannan kyauta