Labarai

Labarai

Matatar Dangote: Minista na neman sasanta NNPC da Dangote

Rikici tsakanin Matatar Dangote da hukumomin man fetur a Najeriya ya ya bar baya da kura

Lithium: EFCC ta kama tireloli 3 na ma’adinan hada jirgin sama na sata

EFCC ta kama mutane 10 da tirela uku dauke da ma’adinan Lithium da aka tono ta haramtacciyar hanya

An ceto karin Dalibar Chibok da ’ya’ya da juna-biyu a Borno

An gano cewa Dalibar Chibok din da aka ceto tana dauke da juna biyu, kuma aurenta biyu da ’yan Boko Haram

’Yan Najeriya sun fusata kan kyautar motar da Gagdi ya yi wa ’yarsa

Da dama sun nuna cewar bai kamata a bayyana kyautar a fili ba.

Gwamnatin Kano za ta fitar da kundi don magance ɗumamar yanayi 

Gwamnatin ta ce samar da kundin ya zama tilas duba da yadda ɗumamar yanayi ke cutar da al’umma a jihar.