ICPC ta sake tsare El-Rufai
Kotu ta dage sauraron bukatar belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, zuwa ranar Laraba
Labarai
Kotu ta dage sauraron bukatar belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, zuwa ranar Laraba
A cikin dan lokaci taron jama’a ya afka musu, aka yi musu dukan kawo wuka da duk abin da aka samu
“Wanda ake zargi ya fara saranta da adda da ya tafi da ita gona, yana saranta kamar ana yanka naman dabba, har sai da ta mutu. Daga nan ya bar ta,” in
Da farko ya bayyana cewa shi soja ne, amma da bincike ya yi zurfi sai aka gano cewar, mamba ne na wata qungiyar ta’addanci kuma ana zargin yana
Sojojin sun yi nasarar ceto matafiya 157 da ’yan Boko Haram suka sace a kan hanyar Buratai zuwa Kamuya a Jihar Borno.